fidelitybank

Ukraine na zargin Rasha da yi mata kutse

Date:

An yi wa kasar Ukraine kutse a cikin rumbin ta na Internet na kwamnatin kasar tare da yi mata mai zafi na kai mata farmaki.

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya rawaito cewa, cikin gargadin da a ka yi wa Ukraine na cewa, su ji tsoro kuma su yi tsammanin hari mafi muni.

Kasar Rasha dai wacce ta tara dakaru 100,000 a kan iyakar makwabciyarta, ta fitar da hotunan karin dakarunta na ci gaba da tafiya kan iyakar kasar Ukraine.

An kai harin ta shafin internet ne sa’o’I, bayan kammala tattaunawa ba tare da cimma wata matsaya ba tsakanin Rasha da kawayenta na Yammacin nahiyar Turai, wadanda ke fargabar cewa Rahsa na iya kaddamar da wani sabon farmakin soji kan kasar Ukraine da ta mamaye a shekarar 2014.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp