fidelitybank

Turji ya saki mutane 52 da ya yi garkuwa da su

Date:

Rikaken dan ta’addar nan na jihar Zamfara, Bello Turji,ya sako wasu mutane 52 da su ka dade suna garkuwa da su.

Daily Trust ta rawaito cewa, wani dan bindiga da ya yi kaurin suna a jihar Zamfara, Bello Turji, a ranar Litinin din ya sako mutane 52 da su ka dade a hannunsu.

“A halin yanzu a na kwashe wadanda a ka sako daga dajin zuwa wani wuri da a ka amince da su inda za a kai su garin Shinkafi.

“An jera motocin bas kuma an umurce su da su fara tafiya zuwa Maberiya, wani yanki mai tazarar kilomita 5 daga gabashin garin Shinkafi,” wani mazaunin garin da ya nemi a sakaya sunansa ya shaida wa Aminiya.

A watan da ya gabata, Turji ya rubuta wasikar majalisar masarautun Shinkafi, ya na mai jaddada aniyarsa ta ajiye makamansa tare da rungumar zaman lafiya.

Majiyoyi sun ce wani bangare ne na tattaunawa da Turji wanda ya kai ga sako wadanda a ka yi garkuwa da su.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp