fidelitybank

2023: Osibanjo ne magajin Buhari – Hafizu Kawu

Date:

Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Tarauni a jihar Kano, Hafizu Kawu, ya bayyana mataimakin shugaban kasa, Yemi Osibanjo, a matsayin wanda zai gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 2023.

Da yake jawabi ga manema labarai a Kano ranar Litinin, Kawu, wanda tsohon mai taimaka wa Osibanjo ne, ya ce mataimakin shugaban kasar na da abin da a ke bukata, domin ya gaji Buhari saboda “kwarewa da kwazonsa wajen tafiyar da ayyuka”.

Dan majalisar ya ce, duk da cewa har yanzu mataimakin shugaban kasar bai bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa ba, shi ne ya fi dacewa ya gaji Buhari.

A cewarsa, Osibanjo ya na dagogewa, da kuma iya shugabancin Najeriya a kan duk wani mai neman tsayawa jam’iyyar APC.

Ya ce: “Mataimakin shugaban kasar na da karfin inganta tattalin arzikin kasar ganin cewa shi ne ya tsara duk wani shiri na zuba jari da ya shafi miliyoyin ‘yan Najeriya.

“Na tabbata mataimakin shugaban kasa zai ci gaba daga inda shugaban ya tsaya, domin ya na da tunanin bunkasa Najeriya. Shi ne magajin shugaban kasa. Nijeriya ta na cikin zuciyarsa. Na yi imani sosai a Najeriya. Shi shugaba ne na misali.

“Shi mataimaki ne mai aminci kuma aikinsa a matsayin Mataimakin Shugaban kasa ba a taba ganin irinsa ba. Ko da ya zama shugaban kasa a lokuta da dama, Osibanjo ya taka rawar gani sosai, domin haka ya na da kwarewar zama shugaban kasa a 2023, “inji Kawu.

 

 

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp