fidelitybank

Tsohuwar ‘yar wasar Najeriya ta koma tuka motar Bas

Date:

Tsohuwar mai tsaron ragar kungiyar kwallon kafar mata ta Najeriya, Rachael Aladi Ayegba, ta zama direban motar bas a kasar Ingila.

Ayegba wadda ta taka leda a gasar cin kofin duniya ta mata a shekara ta 2007, da gasar cin kofin mata ta Afirka ta 2006 da 2008, kuma ta yi shekaru 11 a matsayin gwana a kasar Finland, inda ta lashe kofin gasar a shekarar 2013 da PK-35 Vantaa.

Ayegba mai shekaru 35 ta shaida wa Standard UK cewa, “Lokacin da ku ke kokarin ajiye kwallo, kuna bukatar hannaye masu aminci. Amma akwai wasu guda goma a wajenku, lokacin da ku ke tuka bas, da kanku.”

Ayegba, wadda dan wasan da ta fi so shi ne Cristiano Ronaldo, ta ce ba ta buga kwallon kafa kuma, duk da cewa ta na da lasisin shaidar horaswai.

“Ni “A tunaninka dole ne ka kasance cikin shiri kaso dari idan kai mai tsaron gida ne masu tsaron baya za su iya taimaka maka. Ba za ku iya yin kuskuren tukin bas ba, na tsufa. Dole ne ku san lokacin da za ku daina”. Inji Ayegba.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp