fidelitybank

Tsohuwar ‘yar wasar Najeriya ta koma tuka motar Bas

Date:

Tsohuwar mai tsaron ragar kungiyar kwallon kafar mata ta Najeriya, Rachael Aladi Ayegba, ta zama direban motar bas a kasar Ingila.

Ayegba wadda ta taka leda a gasar cin kofin duniya ta mata a shekara ta 2007, da gasar cin kofin mata ta Afirka ta 2006 da 2008, kuma ta yi shekaru 11 a matsayin gwana a kasar Finland, inda ta lashe kofin gasar a shekarar 2013 da PK-35 Vantaa.

Ayegba mai shekaru 35 ta shaida wa Standard UK cewa, “Lokacin da ku ke kokarin ajiye kwallo, kuna bukatar hannaye masu aminci. Amma akwai wasu guda goma a wajenku, lokacin da ku ke tuka bas, da kanku.”

Ayegba, wadda dan wasan da ta fi so shi ne Cristiano Ronaldo, ta ce ba ta buga kwallon kafa kuma, duk da cewa ta na da lasisin shaidar horaswai.

“Ni “A tunaninka dole ne ka kasance cikin shiri kaso dari idan kai mai tsaron gida ne masu tsaron baya za su iya taimaka maka. Ba za ku iya yin kuskuren tukin bas ba, na tsufa. Dole ne ku san lokacin da za ku daina”. Inji Ayegba.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp