fidelitybank

Tsohon Ministan Kwadago Akwanga ya rasu ya na da shekaru 77

Date:

Allah ya yi wa tsohon Ministan Kwadago, Alhaji Hussaini Zanwa Akwanga rasuwa.

Mataimakin shugaban karamar hukumar Akwanga a jihar Nasarawa, Alhaji Safiyanu Isa wanda ya tabbatar da rasuwar tsohon ministan ya ce “tsohon ministan ya rasu ne a yau Juma’a, a Akwanga”

Alhaji Akwanga, ya na da shekaru 77 a duniya bayan ya sha fama da jinya a yankin sa na Akwanga da ke karamar hukumar Akwanga ta jihar Nasarawa.

Tsohon Ministan, kwararren malami, ya zama minista a shekarar 2003, amma shugaban kasa na wancan lokacin, Olusegun Obasanjo ya kore shi.

A shekarar 2017, an yi garkuwa da tsohon ministan a gonarsa da ke kauyen Kurmin Tagwaye, kusa da Akwanga, amma bayan kwana biyu a ka sake shi bayan ya biya kudin fansa.

Tuni dai a ka yi jana’izarsa kamar yadda addinin Musulunci ya tanada a garinsu na Akwanga.

 

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp