fidelitybank

Tsohon Ministan Kwadago Akwanga ya rasu ya na da shekaru 77

Date:

Allah ya yi wa tsohon Ministan Kwadago, Alhaji Hussaini Zanwa Akwanga rasuwa.

Mataimakin shugaban karamar hukumar Akwanga a jihar Nasarawa, Alhaji Safiyanu Isa wanda ya tabbatar da rasuwar tsohon ministan ya ce “tsohon ministan ya rasu ne a yau Juma’a, a Akwanga”

Alhaji Akwanga, ya na da shekaru 77 a duniya bayan ya sha fama da jinya a yankin sa na Akwanga da ke karamar hukumar Akwanga ta jihar Nasarawa.

Tsohon Ministan, kwararren malami, ya zama minista a shekarar 2003, amma shugaban kasa na wancan lokacin, Olusegun Obasanjo ya kore shi.

A shekarar 2017, an yi garkuwa da tsohon ministan a gonarsa da ke kauyen Kurmin Tagwaye, kusa da Akwanga, amma bayan kwana biyu a ka sake shi bayan ya biya kudin fansa.

Tuni dai a ka yi jana’izarsa kamar yadda addinin Musulunci ya tanada a garinsu na Akwanga.

 

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp