fidelitybank

Tsohon gwamnan Kano zai jagoranci tawagar yaƙin neman zaɓen Osibanjo

Date:

Ƙungiyar yaƙin neman zaɓen Yemi Osibanjo (OSO), ta naɗa tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Farfesa Hafizu Abubakar, a matsayin shugaban ƙungiyar da zai jagoranci gangamin yaƙin neman zaɓen 2023.

An dai tabbatar da naɗin nasa ne tare da wasu shugabannin tafiyar, yayin wani taron ƙungiyar da ya gudana a Kano ranar Asabar.

Farfesa Hafizu dai shi ne mataimakin gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje daga shekarar 2015 zuwa 2018.

Taron dai ya samu halartar kungiyoyin magoya bayan mataimakin shugaban ƙasar da suka fito daga sassa daban-daban na Najeriya.

Da yake jawabi yayin taron, Daraktan tsare-tsare na kungiyar, Bashir Suwaid, ya ce, akalla ƙungiyoyin da ke goyon bayan Osinbajo sama da 45 ne suka halarci taron.

Aminiya ta rawaito cewa, taron ya kuma zabi shugabanni daga dukkan shiyyoyin siyasa guda shida na ƙasar nan.

Sauran mukaman jagororin ƙungiyar sun hada da daraktan tsare-tsare da mai ba da shawara a bangaren shari’a da daraktan Kudi da na wayar da kan Jljama’a da na mulki da kuma na yaɗa labarai da dai sauransu.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp