fidelitybank

Tsofaffin Dalibai: Duk wanda ya kasance cikin ci gaba ya rinka tallafawa makarantar sa – Sarkin Kano

Date:

Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi kira ga tsofaffin daliban makarantu cewa da su mayar da hankali wajen taimakawa makarantun da su ka kammala a lokacin da su ka zama wasu.

Sarkin ya bayyana haken ne ya yin da tsofaffin daliban makarantar Firamaner ta Kofar Kudu su ka kawo masa ziyara a fadarsa.

Aminu Ado Bayero ya ce,”Za mu ci gaba da baiwa dalibai gudunmuwa wajen ganin an taimakawa ilimi a jihar Kano dama kasa baki daya, kuma ya kamata duk wanda ya tsinci kansa a wani hali na ci gaba ya taimakawa makarantar da ya kammala”.

A nasa jawabin shugaban kungiyar tsofaffin daliban makarantar, Kofar Kudu, Abubakar Shehu Kwaru ya ce sun kawo ziyara ne ga Sarkin da kuma ta yi shi murna.

 

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp