fidelitybank

Tseren mota: Ƴan Sanda sun kama mutum 4 sun kuma tsare motoci 21 a Abuja

Date:

 

Rundunar Ƴan Sanda ta Babban Birnin Nijeriya, Abuja ta ce ta kama mutane 4 da kuma tsare motoci 21 sakamakon laifin yin haramtaccen tseren mota da sauran laifuka makamantan hakan.
Kakakin rundunar, DSP Josephine Adeh ce ta baiyana haka a yau Litinin a Abuja.
Ta ce an kama waɗanda a ke zargi ɗin ne, sannan da tsare motocin a bisa dogaro ga sashi na 228 na dokokin kula da tituna wanda ya hana yin tseren mota ba tare da izini ba.
Ta ƙara da cewa gungun ƴan sandan sintiri ne, a bisa jagorancin Kwamishinan Ƴan Sanda na Abuja, Babaji Sunday su ka yi kamen da tsare motocin a jiya Lahadi.
Kakakin ta ƙara da cewa an kama masu laifin ne a titin Muhammadu Buhari, daidai Nicon Inshora inda su ka saba yin tseren.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp