fidelitybank

Tseren mota: Ƴan Sanda sun kama mutum 4 sun kuma tsare motoci 21 a Abuja

Date:

 

Rundunar Ƴan Sanda ta Babban Birnin Nijeriya, Abuja ta ce ta kama mutane 4 da kuma tsare motoci 21 sakamakon laifin yin haramtaccen tseren mota da sauran laifuka makamantan hakan.
Kakakin rundunar, DSP Josephine Adeh ce ta baiyana haka a yau Litinin a Abuja.
Ta ce an kama waɗanda a ke zargi ɗin ne, sannan da tsare motocin a bisa dogaro ga sashi na 228 na dokokin kula da tituna wanda ya hana yin tseren mota ba tare da izini ba.
Ta ƙara da cewa gungun ƴan sandan sintiri ne, a bisa jagorancin Kwamishinan Ƴan Sanda na Abuja, Babaji Sunday su ka yi kamen da tsare motocin a jiya Lahadi.
Kakakin ta ƙara da cewa an kama masu laifin ne a titin Muhammadu Buhari, daidai Nicon Inshora inda su ka saba yin tseren.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe ƴan Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...
X whatsapp