fidelitybank

Tseren mota: Ƴan Sanda sun kama mutum 4 sun kuma tsare motoci 21 a Abuja

Date:

 

Rundunar Ƴan Sanda ta Babban Birnin Nijeriya, Abuja ta ce ta kama mutane 4 da kuma tsare motoci 21 sakamakon laifin yin haramtaccen tseren mota da sauran laifuka makamantan hakan.
Kakakin rundunar, DSP Josephine Adeh ce ta baiyana haka a yau Litinin a Abuja.
Ta ce an kama waɗanda a ke zargi ɗin ne, sannan da tsare motocin a bisa dogaro ga sashi na 228 na dokokin kula da tituna wanda ya hana yin tseren mota ba tare da izini ba.
Ta ƙara da cewa gungun ƴan sandan sintiri ne, a bisa jagorancin Kwamishinan Ƴan Sanda na Abuja, Babaji Sunday su ka yi kamen da tsare motocin a jiya Lahadi.
Kakakin ta ƙara da cewa an kama masu laifin ne a titin Muhammadu Buhari, daidai Nicon Inshora inda su ka saba yin tseren.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp