fidelitybank

Tsaro: Shugaban rundunar sojoji ya umarci Janar 50 su ajiye aikin su

Date:

Babban Hafsan Hafsoshin Sojojin Najeriya (CDS), Janar Leo Irabor, ya umarci Janar-Janar 50 na rundunar sojin Najeriya da su mika takardar murabus dinsu nan take.

Kamar yadda shafin jaridar Daily Post ya rawaito cewa, jami’an sun hadar da na rundunar sojojin saman Najeriya, sojojin kasa da kuma na ruwa; kusan 25 daga cikin manyan hafsoshi na cikin rundunar.

Wata majiya mai tushe ta bayyana cewa Irabor ya bayar da umarnin ne a shelkwatar tsaro da ke Abuja ranar Litinin.

A taron da a ka yi da karfe 2:00 na rana, Irabor ya yi musu godiya bisa hidimar da su ka yi, kuma ya shaida wa duk wadanda suka halarci taron cewa lokaci ya yi da za su bar ofis.

Amma akwai wasu Course Janar 36  har yanzu suna da fiye da shekaru uku kafin su yi ritaya.

“Su kusan 50; biyu daga cikinsu a sojojin, za su yi ritaya a shekarar 2022, yayin da sauran kusan shekaru uku da rabi ne ya rage musu su kammala aiki,” inji majiyar.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp