fidelitybank

Tsaro: Shugaban rundunar sojoji ya umarci Janar 50 su ajiye aikin su

Date:

Babban Hafsan Hafsoshin Sojojin Najeriya (CDS), Janar Leo Irabor, ya umarci Janar-Janar 50 na rundunar sojin Najeriya da su mika takardar murabus dinsu nan take.

Kamar yadda shafin jaridar Daily Post ya rawaito cewa, jami’an sun hadar da na rundunar sojojin saman Najeriya, sojojin kasa da kuma na ruwa; kusan 25 daga cikin manyan hafsoshi na cikin rundunar.

Wata majiya mai tushe ta bayyana cewa Irabor ya bayar da umarnin ne a shelkwatar tsaro da ke Abuja ranar Litinin.

A taron da a ka yi da karfe 2:00 na rana, Irabor ya yi musu godiya bisa hidimar da su ka yi, kuma ya shaida wa duk wadanda suka halarci taron cewa lokaci ya yi da za su bar ofis.

Amma akwai wasu Course Janar 36  har yanzu suna da fiye da shekaru uku kafin su yi ritaya.

“Su kusan 50; biyu daga cikinsu a sojojin, za su yi ritaya a shekarar 2022, yayin da sauran kusan shekaru uku da rabi ne ya rage musu su kammala aiki,” inji majiyar.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp