fidelitybank

Tsaro: Shugaban rundunar sojoji ya umarci Janar 50 su ajiye aikin su

Date:

Babban Hafsan Hafsoshin Sojojin Najeriya (CDS), Janar Leo Irabor, ya umarci Janar-Janar 50 na rundunar sojin Najeriya da su mika takardar murabus dinsu nan take.

Kamar yadda shafin jaridar Daily Post ya rawaito cewa, jami’an sun hadar da na rundunar sojojin saman Najeriya, sojojin kasa da kuma na ruwa; kusan 25 daga cikin manyan hafsoshi na cikin rundunar.

Wata majiya mai tushe ta bayyana cewa Irabor ya bayar da umarnin ne a shelkwatar tsaro da ke Abuja ranar Litinin.

A taron da a ka yi da karfe 2:00 na rana, Irabor ya yi musu godiya bisa hidimar da su ka yi, kuma ya shaida wa duk wadanda suka halarci taron cewa lokaci ya yi da za su bar ofis.

Amma akwai wasu Course Janar 36  har yanzu suna da fiye da shekaru uku kafin su yi ritaya.

“Su kusan 50; biyu daga cikinsu a sojojin, za su yi ritaya a shekarar 2022, yayin da sauran kusan shekaru uku da rabi ne ya rage musu su kammala aiki,” inji majiyar.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp