fidelitybank

Tsaro: Buhari ya yi iya bakin kokarin sa – Obasanjo

Date:

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya ce jiran tsammanin da al’umma ke yi wa shugaba Muhammadu Buhari, sama da wanda ya ke yi a yanzu, daidai ya ke da jiran gawon shanu.

Obasanjo ya bayyana hakan ne ranar Litinin, yayin wani taro kan hanyoyin bunkasa tsaro da wata kungiya ta Global Peace Foundation and Vision Africa ta shirya a Abuja.

Ya ce, “Gaskiya daya ce, Buhari ya yi iya bakin kokarinsa, Idan mu ka ce sai ya yi sama da haka, to tabbas yaudarar kan mu mu ke yi. Ina mu ka dosa kenan? Ba zai yi wu mu zauna mu nade hannuwan mu ba kawai, na yi amanna wannan na daga cikin abubuwan da muke yi. Kuma ta yaya Najeriya za ta kasance bayan ya tafi? Addu’a ta ita ce Allah Ya ba shi tsawon rai ya kammala mulkin nan lafiya”.

Ya ci gaba da cewa, “Amma mai ya kamata mu yi wajen inganta yanayin da mu ke ciki a yanzu? Wannan nauyi ne da ya rataya a wuyan kowa baki daya”. A cewar Obasanjo.

Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya kuma ce, amfani da karfin soja kadai ba zai kawo karshen matsalar ta’addanci ba a Najeriya, dole sai an hada da wasu dabarun domin a tsira tare.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp