fidelitybank

Trump ya dakatar da ma’aikatan da ke kula da masu neman jinsi

Date:

Shugaba Donald Trump na Amurka ya bayar da umarnin dakatar da dukanin ma’aikatan tarayya da ke aiki a ƙarƙashin shirye-shiryen da suka shafi masu neman jinsi ɗaya da dangoginsu (LGBTQ+), da kuma sauran rukunin jama’a da ake mayarwa baya a dangi.

A wata sanarwa da ta fito daga ofishin kula da ma’aikatan ƙasar da aka sanya a shafin X, Shugaban ya bayar da umarnin tura ma’akatan hutu nan take amma kuma za a ci gaba da biyansu albashi.

Matakin ya biyo bayan wannan doka ta shugaban ƙasa da gwamnatin ta Trump ta bayar, wadda ta nemi kawo ƙarshen abin da ta kira kawo ƙarshen tsare-tsare da shirye-shirye masu haɗari da rashin ɗa’a.

Shirye-shiryen da waɗannan ma’aikata ke gudanarwa sun shafi rukunin jama’a da galibi ba su da rinjaye a cikin al’umma kuma sukan fuskanci wariya ko nuna bambanci ko rashin wakilci a wuraren aiki – misali saboda jinsinsu ko ƙabilarsu ko addininsu da makamantansu.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp