fidelitybank

Tinubu ya sake tura tawagar Malaman addini zuwa Nijar

Date:

Shugaban Kasa Bola Tinubu, ya sake tura tawagar malaman addinin Musulunci zuwa jamhuriyar Nijar domin sake tattaunawa da jagororin juyin mulkin ƙasar.

Tinubu ya yanke shawara sake aika tawagar malaman ne ranar Alhamis bayan ganawa da manyan malaman musuluncin ƙarƙashin jagorancin Sheikh Dahiru Bauchi.

Makonni biyu da suka gabata ne malaman suka ziyarci Nijar, inda suka gana da shugaban mulkin sojin ƙasar Janar Abdourahamane Tiani.

Shugaba Tinubu ya yanke shawarar ne a matsayinsa na shugaban ƙungiyar Ecowas.

Ecowas ta yi ta ƙaƙaba wa Nijar takunkumai tun bayan juyin mulkin da sojojin ƙasar suka yi ranar 26 ga watan Yuli.

A ƙarshen mako ne tawagar Ecowas ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban mulkin sojin Najeriya Janar Abdussalmi Abubakar mai ritaya, ta kai ziyara ƙasar a kokarin shiga tsakanin ƙungiyar da sojojin Nijar, inda ta samu ganawa da hamɓararen shugaban ƙasar Mohamed Bazoum da shugaban mulkin sojin.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp