fidelitybank

Tinubu ya mayar da zaben kananan hukumomi wajen INEC – Orji Kalu

Date:

Wakilin mazabar Abia ta Arewa a majalisar dattawa kuma tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Uzor Kalu, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta duba batun mayar da zaben kananan hukumomi zuwa hannun Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC, maimakon maimakon Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jiha.

Ya kuma ce, hakan zai kara karfafa ‘yancin cin gashin kan kananan hukumomi tare da rage matsin lamba ga gwamnatocin jihohi.

Orji Kalu ya kuma bukaci gwamnonin jihohin kasar nan da su amince da hukuncin a matsayin nasara ga dimokuradiyya.

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da mai shari’a Emmanuel Agim na kotun koli ya umurci gwamnatin tarayya da ta fara biyan kudaden kananan hukumomi kai tsaye zuwa asusunsun maimakon tura su zuwa hannun gwamnonin jihohin kasar nan.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp