fidelitybank

Tinubu ya gamsu cewa zai iya lashe zaɓen Kano

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar Laraba a jihar Kano, ya bayyana fatansa na ganin jam’iyyarsa za ta lashe jihar Kano da Najeriya baki daya, a zaben 2023.

Tinubu, wanda al’ummar jihar suka yi masa gagarumin tarba, ya je Kano ne domin kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasa na Arewa maso Yamma.

Ya godewa al’ummar jihar, bisa gagarumin fitowar da suka nuna, goyon baya da hadin kai.

Gwamna Abdullahi Ganduje ya yi kira ga magoya bayan jam’iyyar da su zabi APC tun daga sama har kasa a zabe mai zuwa.

Ya kuma tabbatar wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC cewa kuri’un mutanen Kano na APC ne, inda ya ce jama’a sun ga ribar dimokuradiyya da gwamnatin APC ta samar.

Gwamnan ya ce jam’iyyar ta amince kuma ta samu kwarin guiwar dimbin jama’a da suka tarbi Asiwaju Bola Tinubu a Kano.

“Nasarar da aka samu taron bayyananne ne da kuma nuna fifikon mutanen Kano dangane da zabin da ke gabansu.

“Goyon bayan Gawun da Garo kuri’ar amincewa ce ga dan takarar gwamna da mataimakinsa,” NAN ta ruwaito cewa.

Ganduje ya ce, Tinubu yana da hali, iya aiki da kuma cancantar samar da shugabanci da kowa zai yi alfahari da shi a kasar nan.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp