fidelitybank

Tinubu ne zai yi nasara a zaben 2023 – Akpabio

Date:

Godswill Akpabio ya bayyana cewa. jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dan takararta na shugaban kasa, Bola Tinubu, za su yi nasara a 2023.

Tsohon gwamnan Akwa Ibom ya lura cewa jam’iyyar APC da Tinubu na da cancanta, iya aiki, da kuma karbuwar da ake bukata.

Akpabio, tsohon ministan Neja Delta, shi ne dan takarar jam’iyyar APC a mazabar Akwa Ibom ta Arewa maso Yamma.

Ya yi wannan jawabi ne a garin Ukana ranar Lahadi a wajen taron ‘yan jam’iyyar da magoya bayan shiyyar Sanata.

“Ku fita kuje ku yi wa dukkan ‘yan takararmu yakin neman zabe domin jam’iyyar tana da duk abin da ya kamata don lashe zabe daga kasa zuwa jihohi,” Akpabio ya shaida musu.

Dan siyasar ya bayyana Tinubu a matsayin mai rike da tuta mai dimbin tarihi da gudanar da mulki na gari da kuma gudanar da mulkin Najeriya.

Akpabio ya kira tsohon shugaban na Legas “gwabataccen shugaba kuma amintacce” wanda ke shiga gasar a matsayin wanda ya samu nasara.

“Tsarin shugaban kasa na wani ne da zai iya bayarwa kuma Asiwaju Tinubu ya wakilci hakan,” NAN ta ruwaito yana cewa.

Akpabio ya yaba wa shugaban kasa Muhammadu Buhari kan sakin fasinjojin jirgin da aka yi garkuwa da su da kuma gadar Neja ta biyu da za a kaddamar a watan Disamba.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp