fidelitybank

Tinubu na ci gaba da asasa aniyar takarar sa ta hanyar kai ziyarce-ziyarce

Date:

Jigon jam’iyyar APC na kasa, kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a shekarar 2023, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu, ya ziyarci iyalan marigayi Christopher Alao-Akala a Ogbomosho.

Ziyarar dai ita ce ta’aziyya ga iyalansa bisa rasuwar tsohon gwamnan jihar Oyo.

Ya kuma kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi Soun of Ogbomosho, Oba Jimoh Oyewunmi Ajagungbade III.

Tinubu ya dai fara kai ziyarce-ziyarce a cikin ƴan kwanakin nan, tun bayan da ya sanar da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban ƙasa a shekarar 2023 a ƙarƙashin jam’iyar APC.

Ko a kwanan nan Bola Tinubu ya kai ziyara jihar Zamfara ya kuma bayar da tallafin Naira miliyan 50.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp