fidelitybank

Tinubu da Shettima: Gwamnonin APC sun kai wa Buhari ziyara a Daura

Date:

Gwamnonin da aka zaba a dandalin jam’iyyar All Progressives Congress a ranar Litinin sun ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a garin Daura na jihar Katsina.

Gwamnonin APC bayan ganawarsu da Buhari, sun yabawa dan takarar shugaban kasa, Bola Tinubu kan zaben tsohon gwamnan jihar Borno, Kassim Shettima a matsayin abokin takararsa a zaben 2023.

Gwamnonin da suka ziyarci shugaba Buhari a ranar Litinin sun hada da, Aminu Masari na jihar Katsina, Abdullahi Ganduje na jihar Kano, Atiku Bagudu na jihar Kebbi, Abubakar Bello na jihar Neja, Hope Uzodimma na jihar Imo, Kayode Fayemi na jihar Ekiti, Simon Lalong na jihar Filato. Jiha da Abdullahi Sule na jihar Nasarawa.

Gwamnan jihar Kebbi, Bagudu, yayin da yake jawabi bayan taron, ya ce shugabancin Tinubu-Shettima zai karawa shugaba Buhari nasarori a cikin shekaru bakwai da suka gabata.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaĈ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Ĉ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaĈ™i...

Najeriya za ta kwashe Ĉ´an Ĉ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp