fidelitybank

Tabbas ba zan bar Cavani ya bar Manchester ba – Ralf

Date:

Kocin rikon kwarya na Manchester United Ralf Rangnick ya ce yana matukar son dan wasan gaba Edinson Cavani ya ci gaba da zama a Old Trafford har zuwa karshen kakar wasa ta bana.

Cavani, wanda ya koma United kan cinikin kyauta daga Paris St-Germain a shekarar 2020, ya rattaba hannu kan kwantiragin da kungiyar har zuwa watan Yuni 2022.

An danganta dan wasan na Uruguay da Barcelona da Juventus a kasuwar musayar ‘yan wasa ta Janairu.

“Ya san cewa tabbas ba zan bar shi ya tafi ba,” in ji Rangnick.

Cavani, mai shekaru 34, ya fito ne daga benci inda ya zura kwallo a ragar United a wasan da suka tashi 1-1 da Newcastle a makon da ya gabata, sannan kuma ya hada kai da Cristiano Ronaldo a gaba a wasan da suka doke Burnley da ci 3-1 kwanaki uku bayan haka.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp