fidelitybank

Tabbas ba zan bar Cavani ya bar Manchester ba – Ralf

Date:

Kocin rikon kwarya na Manchester United Ralf Rangnick ya ce yana matukar son dan wasan gaba Edinson Cavani ya ci gaba da zama a Old Trafford har zuwa karshen kakar wasa ta bana.

Cavani, wanda ya koma United kan cinikin kyauta daga Paris St-Germain a shekarar 2020, ya rattaba hannu kan kwantiragin da kungiyar har zuwa watan Yuni 2022.

An danganta dan wasan na Uruguay da Barcelona da Juventus a kasuwar musayar ‘yan wasa ta Janairu.

“Ya san cewa tabbas ba zan bar shi ya tafi ba,” in ji Rangnick.

Cavani, mai shekaru 34, ya fito ne daga benci inda ya zura kwallo a ragar United a wasan da suka tashi 1-1 da Newcastle a makon da ya gabata, sannan kuma ya hada kai da Cristiano Ronaldo a gaba a wasan da suka doke Burnley da ci 3-1 kwanaki uku bayan haka.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...
X whatsapp