fidelitybank

Ta’aziyya: Najeriya ba za ta taba manatawa da Bashir Tofa ba – Ganduje

Date:

Gwamna jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya mika sakon ta’aziyar sa ga iyalan marigayi, Alhaji Bashir Othman Tofa, bisa rasuwa da ya yi a safiyar ranar Litinin.

A wata sanarwa dauke da sa hannun kwamishinan yada labarai, Malam Muhammad Garba, gwamnan ya bayyana irin sadaukarwar da Tofa ya yi, wanda ya fara daukar nauyin jagoranci tun ya na karami, a lokacin da a ka zabe shi kansila a Tofa ya na dan shekara 20, kuma ya ci gaba da kasancewa mai hidima da kuzari a al’amuran sa, har zuwa lokacin mutuwarsa.

Ya ce”A matsayinsa na dan kasuwa, kuma mai taimakon jama’a, Tofa ya taba rayuwar mutane da dama, kuma imanin cewa, abubuwan da ya bari a baya za su yi tasiri kusan zuriya baki daya, nasarorin da ya samu a siyasance za su kasance muhimman bayanai a cikin adabin gwamnatin Najeriya da kuma siyasar da za su ci gaba da zuwa”.

Sanarwar ta kara da cewa, “Ya kasance babban mutum, dan dimokradiyya kuma fitaccen dan siyasa wanda ya bar rubuce-rubucen siyasa da tarihin siyasar Najeriya,” in ji sanarwar.

Gwamnan ya yi addu’ar Allah ya jikan sa da Aljannar Firdausi da kuma ‘yan uwa da abokan arziki da kuma abokan arziki ya jikan wannan rashi mara misaltuwa.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp