fidelitybank

Ta’aziyya: Murtala Garo ya jagoranci shugabannin hukumomi zuwa wajen Kwankwaso

Date:

Kwamishinan kananan hukumomi na Jihar Kano, Hon. Murtala Sule Garo, ya jagoranci shugabannin kananan hukumomi 44 na jihar a ziyarar ta’aziyyar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, bisa rasuwar kanin sa, Inuwa Kwankwaso.

Kwamishinan da shugabannin kananan hukumomin, wadanda su ka nuna alhininsu game da rasuwar Inuwa, sun yi addu’ar Allah ya jikan marigayin.

PlatinumPost ta rahoto cewa a baya Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya kai ziyara ga Kwankwaso, inda ya jajanta wa tsohon gwamnan a madadin gwamnatin jihar da kuma al’ummar jihar.

Inuwa, wanda kani ne ga Sanata Kwankwaso ya rasu ne a safiyar ranar Litinin 20 ga watan Disamba, 2021 a asibitin koyarwa na Aminu Kano bayan doguwar jinya ya na da shekaru 64.

Ya kasance ma’aikacin gwamnati mai ritaya kuma injiniyan noma. Marigayin ya bar matarsa da ‘ya’ya mata biyu: Barr. Nafisa Inuwa da Zainab Inuwa.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp