fidelitybank

Ta’addanci: Mu dukufa da yin addu’a a kan matsalar Najeriya – JNI

Date:

Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta yi kira ga al’ummar musulmai a Najeriya da su dukufa da yin addu’o’i ta musamman, domin neman dauki daga Allah a bangaren tsaron da a ke fama da ita a Najeriya.

Sanarwa mai kunshe da sa hannun Babban Sakataren kungiyar, Dr Khalid Aliyu ya fitar ranar Lahadi, a ka kuma rabawa manema labarai ta ce, addu’a ita ce hanya daya da za a iya bi a yanzu, wajen neman dauki daga wurin Ubangiji.

Sanarwar ta kuma ce, duk halin da a ka shiga na kunci ko wani abun, a mika lamarin zuwa wajen Ubangiji, domin shi ne mafita ga komai.

“Ba bu abun da ya gagar, kuma baa bun da ya fi karfin Allah madaukakin Sarki, domin kuwa shi ne mai rahama mai jinkai”. Inji Dr Khalid.

Wannan na zuwa ne adaidai lokacin da kasar nan ke fuskantar yawaitar ta’addanci da ya yi kamari a wasu sassan jihohin kasar nan ciki harda yankin Arewa.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp