fidelitybank

Ta’addanci: Mu dukufa da yin addu’a a kan matsalar Najeriya – JNI

Date:

Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta yi kira ga al’ummar musulmai a Najeriya da su dukufa da yin addu’o’i ta musamman, domin neman dauki daga Allah a bangaren tsaron da a ke fama da ita a Najeriya.

Sanarwa mai kunshe da sa hannun Babban Sakataren kungiyar, Dr Khalid Aliyu ya fitar ranar Lahadi, a ka kuma rabawa manema labarai ta ce, addu’a ita ce hanya daya da za a iya bi a yanzu, wajen neman dauki daga wurin Ubangiji.

Sanarwar ta kuma ce, duk halin da a ka shiga na kunci ko wani abun, a mika lamarin zuwa wajen Ubangiji, domin shi ne mafita ga komai.

“Ba bu abun da ya gagar, kuma baa bun da ya fi karfin Allah madaukakin Sarki, domin kuwa shi ne mai rahama mai jinkai”. Inji Dr Khalid.

Wannan na zuwa ne adaidai lokacin da kasar nan ke fuskantar yawaitar ta’addanci da ya yi kamari a wasu sassan jihohin kasar nan ciki harda yankin Arewa.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp