fidelitybank

SWAN Cup: ARTV ta doke Radio Nigeria Pyramid FM

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Abubakar Rimi Television (ARTV) Kano, sun samu nasara a wasan su na farko na gasar cin kofin kungiyar marubuta labarin wasanni ta ƙasa reshen jihar Kano (SWAN),  bayan da suka lallasa Radio Nigeria (Pyramid FM) da ci ɗaya da nema.

Ɗan wasan ARTV, Aliyu Ibrahim ne ya zura ƙwallo tilo a ragar Pyramid a minti 50, wanda ya baiwa ARTV samun nasara a gasar.

Bayan an tashi wasan mai ban sha’awa, kungiyoyin biyu sun kasa zura kwallo a raga duk da damammakin cin kwallo da suka samu, wanda ARTV ta na saman rukunin B da maki 3.

Wasan wanda ya gudana a filin wasa na Kano Pillars, Sabon Gari ya samu halartar dimbin magoya bayan da manyan baki da suka hada da shugaban hukumar wasanni ta Jihar Kano, Alhaji Ibrahim Galadima, Darakta Janar ta gidan Talabijin na Abubakar Rimi (ARTV), Hajiya Sa’a Ibrahim da Alhaji Dr. Danburam Abubakar Nuhu da sauran jama’a.

Za a ci gaba da wasannin gobe Asabar 4 ga Disamba 2021 tare da wasanni uku a rukunin A da B.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp