fidelitybank

SWAN Cup: ARTV ta doke Radio Nigeria Pyramid FM

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Abubakar Rimi Television (ARTV) Kano, sun samu nasara a wasan su na farko na gasar cin kofin kungiyar marubuta labarin wasanni ta ƙasa reshen jihar Kano (SWAN),  bayan da suka lallasa Radio Nigeria (Pyramid FM) da ci ɗaya da nema.

Ɗan wasan ARTV, Aliyu Ibrahim ne ya zura ƙwallo tilo a ragar Pyramid a minti 50, wanda ya baiwa ARTV samun nasara a gasar.

Bayan an tashi wasan mai ban sha’awa, kungiyoyin biyu sun kasa zura kwallo a raga duk da damammakin cin kwallo da suka samu, wanda ARTV ta na saman rukunin B da maki 3.

Wasan wanda ya gudana a filin wasa na Kano Pillars, Sabon Gari ya samu halartar dimbin magoya bayan da manyan baki da suka hada da shugaban hukumar wasanni ta Jihar Kano, Alhaji Ibrahim Galadima, Darakta Janar ta gidan Talabijin na Abubakar Rimi (ARTV), Hajiya Sa’a Ibrahim da Alhaji Dr. Danburam Abubakar Nuhu da sauran jama’a.

Za a ci gaba da wasannin gobe Asabar 4 ga Disamba 2021 tare da wasanni uku a rukunin A da B.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp