fidelitybank

Hari: ‘Yan ta’adda sun kashe mutane 4 a jihar Katsina

Date:

Akalla mutane hudu ne suka mutu, yayin da wasu suka jikata a wani hari da aka kai kauyukan Dugara da Daurawa da kuma Gidan Gadi, duka a karamar hukumar Matazu da ke jihar Katsina.

Mazauna yankin sun shaidawa manema labarai cewa, lamarin ya faru ne da misalin karfe 10 na daren Juma’a.

Wani mazaunin kauyen ‘Yarkirya, Usman Ibrahim, ya ce ‘yan ta’addan sun mamaye kauyukan da muggan makamai tare da lalata gidaje da dama yayin hare-haren.

Da aka tuntubi jami’in hulda da jama’a na ‘yan sanda a Katsina, ya ce, ba su da labarin kai harin.

Ya ce hakan na iya faruwa ne sakamakon rashin sadarwa a yankin da lamarin ya faru.

Isah ya bada tabbacin zai yi wa jama’a bayanin gaskiya ko akasin haka da zarar ya tabbatar da faruwar lamarin.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp