fidelitybank

Super Eagles ta kai banten ta zagaye na 16 bayan ta ragargaji Sudan

Date:

Najeriya ta lallasa Sudan da ci 3-1 a gasar cin kofin AFCON 2021 bayan sun kara a filin wasa na Stade Roumdé Adjia da ke Garoua na kasar Kamaru ranar Asabar.

Nasarar ta baiwa Super Eagles tabbacin samun gurbin zuwa zagaye na 16.

Da wannan nasara Super Eagles ta samu nasara a wasanni biyu na farko a gasar cin kofin Afrika a gasar da ta buga a jere a karon farko, a cewar hukumar kwallon kafar Afirka.

Walieldin Khedr na Sudan ne ya zura kwallo a bugun fenareti a minti na 70 da fara wasa inda Najeriya ta ci 3-1.

Ola Aina ya yi wa dan wasan Sudan keta ne lokacin da VAR ta ba Falcons bugun daga kai sai mai tsaron gida. An bai wa dan wasan baya na Najeriya katin gargadi.

Kwallon da Samuel Chukwueze ya ci ne ta saka Najeriya a gaba a minti uku da fara wasa ta hannun Moses Simon. Taiwo Awoniyi ya zura kwallo a minti 45 sai kwallon Samuel Chikwueze da ya fara zura kwallon farko a minti 3.

Najeriya za ta kara wasan ta na 3 a ranar Laraba 19 ga wata tare da Guine Bissau.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp