fidelitybank

Fastocin Orji Kalu na takarar shugaban kasa sun karade Bauchi

Date:

Hotunan tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Uzor Kalu na takarar shugaban kasa sun karade jihar Bauchi.

Wata kungiyar goyon bayan siyasa ta Kalu domin neman ya tsaya takarar shugaban kasa a 2023 ta manna fastocin Sanata Orji Uzor Kalu a manyan tituna da bangwayen gidaje a jihar.

Lamarin dai na zuwa ne makonni kadan bayan da wasu matasan Arewa suka kai Kalu gaban wata babbar kotun jihar Bauchi inda suka bukaci kotun ta tilasta masa tsayawa takarar shugaban kasa a 2023.

Mazauna babban birnin jihar Bauchi sun wayi gari da ganin fastocin Kalu a ko’ina tare da nuna goyon bayansu ga Kalu a mtsayin shugaban Najeriya a 2023, wanda ya kau da kai wanda zai iya hada kan kasar da kuma ceto kasar daga tarwatsewar da ke kusa.

An hango fastocin a fadar Sarkin Bauchi da kewaye, babbar kasuwa, Awalah, hukumar kashe gobara, titin Jos da wasu hanyoyi da gidaje da dama.

Wasu daga cikin Fastocin Kalu da suka karade Bauchi.

Kungiyar ta kira Kalu a matsayin mafi kyawu a takarar shugaban kasa a 2023, inda ta bukace shi da ya tsaya takara a jam’iyyar APC.

Jikin shatale-tale a jihar Bauchi manne da hotun Kalu.

Kungiyar ta bukaci jam’iyyar APC da ta fara shirin daukar Kalu a matsayin dan takara daya tilo a jam’iyyar, saboda kwarewarsa na gudanar da mulki da gogewarsa da kuma kira ga kasa wanda ta ce shi ne ya fi dacewa ya mulki Najeriya a 2023.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi Æ™anÆ™anta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haÉ—akar ADC na É“aÉ“atu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa Æ´anbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp