fidelitybank

Sule Lamido da ‘ya’yansa za su amsa tambayoyi a gaban EFCC

Date:

EFCC ta ce tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido zai fara shigar da bahasin kariya a tuhumar halasta kudin haram kimanin naira miliyan 712 daga ranar 8 zuwa 11 ga watan Nuwamban 2022.

Hakan na zuwa ne bayan Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ta yi watsi da bukatar da tsohon gwamnan ya shigar yana neman ta kori karar da hukumar EFCC ke yi masa game da wawure miliyoyin.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta gurfanar da Sule Lamido da ‘ya’yansa biyu, Aminu Sule Lamido da Mustapha Sule Lamido da wani Aminu Wada Abubakar da Bamaina Holdings Ltd da kuma Kamfanin Speeds International Ltd bisa zargin damfarar jihar Jigawa.

Ta ce ta gurfanar da tsohon gwamnan ne kan tuhuma 37 da aka yi wa gyara wadda ta danganci tozarta mukami da kuma halarta kudin haram kimanin naira miliyan 712.

Hukumar ta zargi Sule Lamido ne da tozarta mukaminsa na gwamna a tsakanin shekarar 2007 da 2015 ta hanyar ba da kwangiloli ga kamfanonin da yake da alaka da su, inda ya rika amfani da ‘ya’yansa wajen yin rufa-rufa.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp