fidelitybank

Sule Lamido da ‘ya’yansa za su amsa tambayoyi a gaban EFCC

Date:

EFCC ta ce tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido zai fara shigar da bahasin kariya a tuhumar halasta kudin haram kimanin naira miliyan 712 daga ranar 8 zuwa 11 ga watan Nuwamban 2022.

Hakan na zuwa ne bayan Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ta yi watsi da bukatar da tsohon gwamnan ya shigar yana neman ta kori karar da hukumar EFCC ke yi masa game da wawure miliyoyin.

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta gurfanar da Sule Lamido da ‘ya’yansa biyu, Aminu Sule Lamido da Mustapha Sule Lamido da wani Aminu Wada Abubakar da Bamaina Holdings Ltd da kuma Kamfanin Speeds International Ltd bisa zargin damfarar jihar Jigawa.

Ta ce ta gurfanar da tsohon gwamnan ne kan tuhuma 37 da aka yi wa gyara wadda ta danganci tozarta mukami da kuma halarta kudin haram kimanin naira miliyan 712.

Hukumar ta zargi Sule Lamido ne da tozarta mukaminsa na gwamna a tsakanin shekarar 2007 da 2015 ta hanyar ba da kwangiloli ga kamfanonin da yake da alaka da su, inda ya rika amfani da ‘ya’yansa wajen yin rufa-rufa.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp