fidelitybank

Sojoji sun kashe mutane biyu ‘yan bindiga a Zamfara

Date:

DakarunĀ  Operation Hadarin Daji (OPHD) a karkashin Operation Sahel Sanity II, sun kashe wasu masu tsatsauran ra’ayi guda biyu a jihar Zamfara.

Laftanar Suleiman Omale na OPHD ya fada a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar cewa “A ranar 16 ga Agusta, 2024, sojojin sun kashe ‘yan bindigar a yayin wani kazamin artabu a Unguwar Sarkin Musulmi a karamar hukumar Kaura Namoda.”

Ya ci gaba da bayanin cewa, bisa sahihan bayanan sirri, sojojin sun yi gaggawar mayar da martani kan rahotannin ayyukan ta’addanci a yankin, kuma da isar su, sai suka tsunduma cikin wani mummunan harin bindiga, inda suka yi nasarar kawar da biyu daga cikinsu.

A cewarsa, an tilastawa sauran ā€˜yan fashin janyewa cikin rudani yayin arangamar.

Laftanar Omale ya ci gaba da cewa, sojojin sun gudanar da wani samame, inda suka kwato babur guda daya na ā€˜yan ta’addar.

Ya yi nuni da cewa, tun daga lokacin an tabbatar da tsaro a yankin, tare da dakarun hadin gwiwa na Sector 1 (Arewa maso Yamma) Operation Hadarin Daji suna ci gaba da kai farmaki tare da gudanar da sintiri na karfafa gwiwa domin tabbatar da tsaron lafiyar al’ummar yankin.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp