fidelitybank

Siyasa: PDP ce za ta lashe zaben 2023 – Nyesom Wike

Date:

Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ce, jam’iyyarsa ta PDP, za ta karbe kujerar shugaban kasa da a ke nema ruwa a jallo daga jam’iyya mai mulki ta APC a shekarar 2023 idan hukumar zabe mai zaman kanta ta ci gaba da tsarinta na gudanar da zabe ba tare da katsalandan ba.

Wike ya bayyana haka ne a ranar Litinin a wajen kaddamar da wasu ayyuka a jihar Rivers a lokacin bikin cikarsa shekaru 58 da haihuwa.

A halin yanzu dai jam’iyyar PDP ce ke rike da jihohi 13, yayin da jam’iyyar APGA ke da daya inda jam’iyyar APC ta mamaye sauran.

A ‘yan kwanakin nan ‘yan siyasan adawa da kungiyoyin farar hula sun yaba wa INEC kan bullo da tsare-tsare da ake amfani da su wajen tantancewa a lokacin zabe.

Da ya ke magana a ranar Litinin, Wike ya yabawa INEC a karkashin shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu, kan tsayawar da ta yi na nuna adawa da magudin zabe da kuma tsoratar da siyasa.

Gwamnan Ribas ya ce, “Da yardar Allah PDP za ta karbi mulki a 2023. Ina addu’ar INEC ta ci gaba da tsarin da ta bullo da shi, inda kowa zai je ya yi yakin neman zabe, kuri’ar mutane za ta kirga, domin idan kuri’un mutane za su kirgu. Yanzu masu rike da mukaman siyasa za su yi lissafi. Lokacin da kuri’un ku ba su kirga ba, masu rike da mukaman siyasa ba za su yi wa mutane hisabi ba”. Inji Wike.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp