fidelitybank

Siyasa: Na yi hasashen dawowar Sanata Akume zuwa PDP – Iyorchia

Date:

Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Dr. Iyorchia Ayu ya yi hasashen dawowar ministan ayyuka na musamman da harkokin gwamnati, Sanata George Akume zuwa PDP.

Ya ce nan ba da jimawa ba ministan wanda shi ne shugaban jam’iyyar APC a yankin Arewa ta tsakiya zai dawo PDP.

Ayu ya bayyana hakan ne a garin Gboko a lokacin da a ke shirin ficewar dan majalisar wakilai, John Dyeh daga APC zuwa PDP.

“Akume zai dawo PDP. Ina faɗin wannan magana bisa ga abin da na sani”. inji Ayu.

“A baya na annabci cewa Akume zai rike tsintsiya kuma ya yi. Yanzu ina annabata cewa zai dawo PDP. Idan ya dawo kar ka ki shi, amma ka tabbatar ka gyara shi, domin a inda ya ke a yanzu ba a tsaye ya ke tunani ba. Ya kasance ya rasa ɗan sa nahikaa. Sai dai a gyara masa sannan a tabbatar ya yi tunani da kyau,” inji Ayu.

Ayu wanda ya karbi bakoncin dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Gboko/Tarka a majalisar wakilai ya ce, shi (Dyeh) ya ga hasken kuma ya yi alkawarin cewa za a yi wa duk wadanda suka sauya sheka adalci.

Gwamnan jihar, Samuel Ortom ya yi maraba da dan majalisar tarayya da sauran wadanda suka sauya sheka.

Shugaban masu sauya shekar, Dyeh, ya ce ya yanke shawarar ficewa daga PDP zuwa APC ne saboda shugaban kasa kawunsa ne.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin Ĉ´an Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

AlaĈ™ar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

ĈŠan takarar shugaban Ĉ™asa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban Ĉ™asa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alĈ™aluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ĉ´an Ĉ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ĉ³an Najeriya 147 da suka maĈ™ale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan Ĉ™asar 147 aka kwaso...
X whatsapp