fidelitybank

Siya da Sayarwa: Aubameyang na halin tsaka-mai-wuya – Arteta

Date:

Mai horas da Arsenal, Mikel Arteta, ya ce bai tattauna batun siyar da kyaftin din kungiyar ba, Pierre-Emerick Aubameyang a yayin da a ka bude kasuwar musayar ‘yan wasa ta Janairua, amma ya amince cewa dan wasan ya na cikin mawuyaci hali.

Aubameyang na benci a wasan da Gunners ta sha kashi a hannun Everton da ci 2-1 a ranar litinin, kuma a karshen wasan ne ya shigo, inda ya zubar da wata dama na farke kwallo a cikin dakika na karshe a Goodison Park.

Dan wasan mai shekaru 32, wanda ya rattaba hannu kan sabuwar kwantiragi na shekaru uku a filin wasa na Emirates a watan Satumbar bara, ya zura kwallaye hudu ne kacal kuma ya taimaka sau daya a wasanni 14 da ya buga a gasar Premier ta bana.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp