fidelitybank

Sin za ta dauki tsattsauran mataki a kan Taiwan

Date:

Kasar Sin za ta dauki tsattsauran matakai, idan har Taiwan ta yi yunkurin samun ‘yancin kai.

Wani jami’in kasar Sin ne ya sanar da hakan a ranar Laraba, ya kara da cewa tsokanar Taiwan da tsoma baki a waje na iya kara tsanantawa a shekara mai zuwa.

Kasar Sin ta yi ikirarin cewa yankin Taiwan mai mulkin dimokuradiyya ne, kuma a cikin shekaru biyu da suka gabata, ta kara matsa kaimi a fannin soji da na diflomasiyya, domin tabbatar da ikonta, lamarin da ya kara fusata birnin Taipei da kuma nuna damuwa a birnin Washington.

Kakakin ofishin kula da harkokin Taiwan Ma Xiaoguang ya shaidawa manema labarai a taron cewa, kasar Sin ta na son yin iyakacin kokarinta na neman sake hadewa da kasar Taiwan cikin lumana, amma za ta dauki mataki idan a ka keta layukan da ta shata mata a kan samun’yancin kai.

Ya kuma ce Idan sojojin ‘yan aware a Taiwan masu neman ‘yancin kai suka tunzura, ko su yi amfani da karfi ko ma su bi ta kowace hanya, to dole ne su dauki tsauraran matakai.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp