fidelitybank

Sin za ta dauki tsattsauran mataki a kan Taiwan

Date:

Kasar Sin za ta dauki tsattsauran matakai, idan har Taiwan ta yi yunkurin samun ‘yancin kai.

Wani jami’in kasar Sin ne ya sanar da hakan a ranar Laraba, ya kara da cewa tsokanar Taiwan da tsoma baki a waje na iya kara tsanantawa a shekara mai zuwa.

Kasar Sin ta yi ikirarin cewa yankin Taiwan mai mulkin dimokuradiyya ne, kuma a cikin shekaru biyu da suka gabata, ta kara matsa kaimi a fannin soji da na diflomasiyya, domin tabbatar da ikonta, lamarin da ya kara fusata birnin Taipei da kuma nuna damuwa a birnin Washington.

Kakakin ofishin kula da harkokin Taiwan Ma Xiaoguang ya shaidawa manema labarai a taron cewa, kasar Sin ta na son yin iyakacin kokarinta na neman sake hadewa da kasar Taiwan cikin lumana, amma za ta dauki mataki idan a ka keta layukan da ta shata mata a kan samun’yancin kai.

Ya kuma ce Idan sojojin ‘yan aware a Taiwan masu neman ‘yancin kai suka tunzura, ko su yi amfani da karfi ko ma su bi ta kowace hanya, to dole ne su dauki tsauraran matakai.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp