fidelitybank

Shekaru 40 na sashin jarida: Sarkin Kano ya gargaɗi ɗalibai su zama jakadu na gari

Date:

Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero da sauran manyan baki sun yi kira ga ’ya’yan kungiyar tsofaffin daliban jami’ar Bayero na ɓangaren koyon aikin jarida Mass Communication Association (BUMCAA), da su ci gaba da bayar da goyon baya ga ci gaban sashen da na cibiyar.

Mai martaba Aminu Ado Bayero, wanda kuma ya kammala karatunsa na digiri na biyu a fannin sadarwa na Mass Communication, ajin 1984, ya yi wannan kiran ne a ranar Asabar a Kano, a wata lacca da kungiyar BUMCAA ta shirya, domin bikin cika shekaru 40 da kafuwar zangon farko.

Ya ce, “Ya na da kyau mu ga yadda za mu ci gaba da taimaka wa ɗaliban mu, bisa iyawarmu. Ya kamata mu kuma taimaka wa masu karamin karfi a cikin al’umma,” inji shi.

Sarkin ya bukaci dalibai da tsofaffin daliban da su ci gaba da zama jakadu nagari a duk inda suka samu kansu.

A nasa jawabin, mataimakin shugaban jami’ar, Farfesa Sagir Adamu Abbas, ya taya sashen murnar nasarar da aka samu.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp