fidelitybank

Shafin sada zumunta na Whatsapp ya sauka a karo na biyu

Date:

An dawo da aikace-aikacen aika saƙon nan take na WhatsApp, bayan shafe sama da awa ɗaya da katsewa.

Da misalin karfe 8:20 na safiyar Talata, masu amfani da WhatsApp sun lura cewa ba za su iya karba ko aika sakonni ba, yayin da ba za a iya sabunta matsayin su ba.

Platinum Post Hausa, ta lura da cewa, jama’a daga wurare daban-daban suka yi ta amfani da manhajojin Twitter da sauran manhajoji don nuna rashin jin dadinsu a duniya baki daya.

Duk da haka, da karfe 9:45 na safe, an lura cewa masu amfani sun fara karɓar saƙonni, yayin da waɗanda aka aika suka nuna sun isa wurin da aka tura su.

Meta, mai WhatsApp, Instagram da Facebook, har yanzu bai bayar da wata sanarwa ba game da ci gaban.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp