fidelitybank

Senegal ta kai zagayen daf da na kusa da na karshe a AFCON

Date:

Kasar Senegal ta kai wasan daf da na kusa da na karshe, bayan ta doke Cape Verde 2-0 a wasan zagayen 16 a gasar Kofin Ƙasashen Afirka da ke gudana a Kamaru.

Tauraron ɗan wasa Sadio Mane ne ya fara zira ƙwallo a ragar Cape Verde jim kaɗan bayan an bai wa mai tsaron raga Vozinha jan kati, sakamakon karon da suka yi da ɗan wasan na Liverpool.

Mane ya ci gaba da wasan duk da kaɗuwar da ya yi bayan karon, sai dai bai ci gaba da wasan ba, inda Ahmadou Bamba Dieng ya karɓe shi a minti na 70.

Ana cikin ƙarin lokaci ne kuma Dieng ya ƙara ta biyu.

Senegal za ta kara da ƙungiyar da ta yi nasara a wasan Malawi da Morocco, wanda ke gudana yanzu haka, har ma Malawi ta ci 1-0.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp