fidelitybank

Senegal ta kai zagayen daf da na kusa da na karshe a AFCON

Date:

Kasar Senegal ta kai wasan daf da na kusa da na karshe, bayan ta doke Cape Verde 2-0 a wasan zagayen 16 a gasar Kofin Ƙasashen Afirka da ke gudana a Kamaru.

Tauraron ɗan wasa Sadio Mane ne ya fara zira ƙwallo a ragar Cape Verde jim kaɗan bayan an bai wa mai tsaron raga Vozinha jan kati, sakamakon karon da suka yi da ɗan wasan na Liverpool.

Mane ya ci gaba da wasan duk da kaɗuwar da ya yi bayan karon, sai dai bai ci gaba da wasan ba, inda Ahmadou Bamba Dieng ya karɓe shi a minti na 70.

Ana cikin ƙarin lokaci ne kuma Dieng ya ƙara ta biyu.

Senegal za ta kara da ƙungiyar da ta yi nasara a wasan Malawi da Morocco, wanda ke gudana yanzu haka, har ma Malawi ta ci 1-0.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp