fidelitybank

Satar kayan Wuta: Wutar lantarki ta kashe wani mutum

Date:

Wani mutum da ba a san ko wanene ba, da a ke zargin ya na kokarin satar na’urorin taransfoma, wutar lantarki ta kama shi da sanyin safiyar ranar Alhamis a unguwar Labour Quarters da ke unguwar Tumfure a karamar hukumar Akko a jihar Gombe.

Dakta Adakole Iliya, Shugaban Kamfanin Sadarwa na Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Jos (JEDC) ya tabbatar da faruwar lamarin a Gombe ranar Alhamis.

Iliya ya ce “a ranar 16 ga watan Disamba, da misalin karfe 3.30 na safe, wani mai yunkurin satar kayan wuta ya kama wuta kuma ya mutu nan take a lokacin da ya ke yin barna a Labour 1 Distribution Transformer na Tumfure 11 kv feeder. Mai lalatar ya yi ƙoƙarin lalata kebir ɗin tayar da hankali a na’urar rarraba wutar lantarki,” inji shi.

Ya ce an kai rahoton faruwar lamarin a ofishin ‘yan sanda na Tumfure, inda daga bisani ‘yan sanda su ka yi nasarar kakkabe mamacin da ba a tantance ba.

Ya kuma yi kira ga al’ummar yankin da su kasance masu lura a ko da yaushe tare da kai rahoton duk wani wanda a ke zargi da aikata barna, tare da yin kira ga wadanda suka aikata barna da su yi watsi da wannan aika-aika, saboda hadarin da ke tattare da su, al’umma da kuma JEDC.

Shugaba Buhari ya yi alkawarin cewa za a inganta albashin daidai da yadda a ke yi domin ci gaba da wanzar da zaman lafiya a kasar.

FEC ta kuma amince da fitar da Naira biliyan 13.1 domin biyan wasu fa’idodin mutuwa na ma’aikata 5,472 na tsawon lokacin rashin inshora na 2013 zuwa Agusta 2021.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp