fidelitybank

Satar Jarabawa: Kwalejin Kimiya da Fasaha ta kori dalibai

Date:

Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano ta kori dalibai 83, yayin da ta gargadi 25, sannan ta gargadi 10 daga cikin su.

Hukumar Kwalejin Kimiyya da Fasaha, reshen jihar Kano ta bayyana hakan ne a taronta na 90 da ta gudanar a ranar Litinin 29 ga watan Nuwamba, 2021, ta yi nazari kan rahotannin da ta samu na cin hanci da rashawa da kuma sakamakon bogi, domin haka ta amince da hukuncin.

Solacebase ta rawaito cewa hukumar ta amince da hukuncin a taronta na 90 da ta gudanar bayan duba rahotannin rashin da’ar jarabawa da sakamakon bogi.

Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na cibiyar, Auwal Isma’il Bagwai ya fitar a ranar Laraba, ta ce mataimakin magatakardar makarantar, Mal. Garba Isma’il Fagge ya bayyana hakan ne jim kadan bayan kammala taron, inda ya bayyana cewa hukumar ba ta za lamibnci hakan ba.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp