fidelitybank

Satar Jarabawa: Kwalejin Kimiya da Fasaha ta kori dalibai

Date:

Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano ta kori dalibai 83, yayin da ta gargadi 25, sannan ta gargadi 10 daga cikin su.

Hukumar Kwalejin Kimiyya da Fasaha, reshen jihar Kano ta bayyana hakan ne a taronta na 90 da ta gudanar a ranar Litinin 29 ga watan Nuwamba, 2021, ta yi nazari kan rahotannin da ta samu na cin hanci da rashawa da kuma sakamakon bogi, domin haka ta amince da hukuncin.

Solacebase ta rawaito cewa hukumar ta amince da hukuncin a taronta na 90 da ta gudanar bayan duba rahotannin rashin da’ar jarabawa da sakamakon bogi.

Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na cibiyar, Auwal Isma’il Bagwai ya fitar a ranar Laraba, ta ce mataimakin magatakardar makarantar, Mal. Garba Isma’il Fagge ya bayyana hakan ne jim kadan bayan kammala taron, inda ya bayyana cewa hukumar ba ta za lamibnci hakan ba.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp