fidelitybank

Satar Jarabawa: Kwalejin Kimiya da Fasaha ta kori dalibai

Date:

Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano ta kori dalibai 83, yayin da ta gargadi 25, sannan ta gargadi 10 daga cikin su.

Hukumar Kwalejin Kimiyya da Fasaha, reshen jihar Kano ta bayyana hakan ne a taronta na 90 da ta gudanar a ranar Litinin 29 ga watan Nuwamba, 2021, ta yi nazari kan rahotannin da ta samu na cin hanci da rashawa da kuma sakamakon bogi, domin haka ta amince da hukuncin.

Solacebase ta rawaito cewa hukumar ta amince da hukuncin a taronta na 90 da ta gudanar bayan duba rahotannin rashin da’ar jarabawa da sakamakon bogi.

Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na cibiyar, Auwal Isma’il Bagwai ya fitar a ranar Laraba, ta ce mataimakin magatakardar makarantar, Mal. Garba Isma’il Fagge ya bayyana hakan ne jim kadan bayan kammala taron, inda ya bayyana cewa hukumar ba ta za lamibnci hakan ba.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp