fidelitybank

Sally ya aza harhashin ginin tashar ruwa

Date:

Shugaban kasar Senegal, Macky Sall ya aza harsashin tubalin ginin tashar ruwa mai kimanin  dalar Amurka biliyan 1.13 da kamfanin DP World na kasar Dubai mallakar gwamnatin kasar hadadiyar daular larabawa da za ta gina a Ndayane mai tazarar kilomita 50 daga Kudu da Dakar babban birnin kasar.

Kamfanin DP World  na hadin gwiwa ne tsakanin kamfanin samar da kayayyaki da ke Dubai da kuma hukumar kula da tashar jiragen ruwa ta Dakar (PAD), shi ne babban jari mai zaman kansa a kasar da ke yammacin Afirka za ta samu.

Shugaba Mavky Salla ya ce, “Muna shirye domin sauya tsarin tattalin arzikinmu tare da wannan babban aikin,” in ji Sall.

Kamfanin DP World ya ce kashi na farko zai hada da na’urar ruwa mai tsawon mita 840 da tashar ruwa mai tsawon kilomita 5 da a ka kera domin sarrafa jiragen ruwa mai tsawon mita 366, yayin da kashi na biyu za a kara kwatankwacin mita 410 da kuma ci gaba da toshe tasoshin ruwa mai tsawon mita 400.

Shugaban DP World, Sultan Ahmed bin Sulayem, ya ce kamfaninsa zai bunkasa tare da sarrafa tashar sauke kwantena mai girman kadada 300, da kuma samar da kudade da kuma tsara ayyukan filaye da na ruwa.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp