fidelitybank

Sabuwar Gobara ta sake kunno kai a Amurka

Date:

Wata gobara mai ƙarfi ta sake tasowa a yankin Los Angeles, wanda ta sa aka fara kwashe dubban mutane daga yankin zuwa wani wurin daban.

Gobarar ta taso ne daga kimanin tafiyar mil 45 wato kilomita 72 ta arewa maso yammacin birnin na Los Angeles a ranar Laraba, a kusa da tafkin Castaic mai tsaunuka da dama, kuma akwai gidajen mutane da makarantu a kusa.

Tuni wutar ta faÉ—aÉ—a zuwa faÉ—in murabba’in Æ™asa 10,000 a ranar Laraba saboda yanayin iska da buji da ake ciki, duk da cewa har yanzu ba ta kai ga cinye wani gida ko wurin kasuwanci ba, sannan mahukunta na cewa sun yi amannar kashe ta kafin ta munana.

Yankin ya sake faÉ—awa cikin shirin kar ta kwana ne saboda ganin yadda waccan wutar dajin ta É—aiÉ—aita jihar.

AÆ™alla mutum 31,000 ne aka ce tilas su bar yankin, sannan an yi wa wasu mutum 23,000 gargaÉ—in cewa akwai buÆ™atar su tashi daga yankin na Los Angeles, ciki har da fursunoni 500 da suma aka kwashe aka sauya musu wuri, kamar yadda wani jami’in tsaron, Robert Luna ya bayyana.

Shugaban hukumar kashe gobara ta Los Angeles, Anthony Marrone ya ce ma’aikatansa suna aiki tuÆ™uru domin shawo kan gobarar, inda ya ce, “mun kashe kusan kashi 15 na wutar zuwa safiyar Alhamis.”

Hukumomi a jihar na cewa wannan wutar ta bambanta da na’ukan wutar dajin da aka fuskanta kwanakin baya, inda aÆ™alla mutum 28 suka rasu, sannan sama da gidaje 10,000 suka lalace.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp