fidelitybank

Sabon kudiri: Sai masu ilimin digiri ne za su iya samun manyan kujerun siyasa

Date:

Majalisar wakilai na duba kudirin doka na neman samar da cancantar ilimi a manyan kujerun siyasar kasar nan.

Kudirin dokar da ‘yar majalisa daga jihar Ogun, Adewunmi Onanuga ta dauki nauyi ta zarce karatu na biyu a zaman majalisar na ranar Talata.

A halin da ake ciki, kudirin dokar da ba a tafka muhawara a kai ba, ta na neman a gyara sashi na 65, 106, 131 da 171 na kundin tsarin mulkin 1999.

Jaridar TheCable ta rawaito cewa, kudurin dokar da ke neman gyaran kundin tsarin mulkin da ya tsallake karatu na farko a ranar Talatar da ta gabata, ya kuma nemi a kara mafi karancin cancantar ilimi kan masu neman kujerun gwamna da dan majalisar jiha da na tarayya.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp