fidelitybank

Rundunar ‘Yan sandan ta fara shirye-shiryen daukar ma’aikata na 2021

Date:

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta fara gudanar da shirye-shiryen daukar aikin ‘yan sanda na shekarar 2021.

Rundunar ta sanar da cewa ta bude shafin ta na internet ga duk mutumin da ya ke da shawa’ar shiga aikin.

Abubuwan da rundunar ke bukata sun hadar da:

Lambar Shaida ta katin dan kasa, adireshin emaill da lambar waya mai aiki

Masu nema dole ne su mallaki mafi ƙarancin ƙididdiga na kirdit 5 a cikin fiye da zama 2 a cikin jarabawar WASSCE/GCE/NECO/NABTEB tare da kiredit a Turanci da Lissafi.

Kwafin sakamakon na shaidar jarabawar kammala sakandire na O’Level na asali da za a loda akan shafin ta na portal.

Masu nema dole ne su kasance tsakanin shekaru 17 zuwa 25.

Masu buƙatar neman aikin dole ne su kasance masu kosashen lafiya a jiki, da hankali kuma dole ne su kasance ƙasa da mita 1.67 na tsayi ga maza da kuma mita 1.64 ga mata.

Yadda ake neman aikin a shafin internet.

Da zarar an shirya waɗannan abubuwan da a ke buƙata, masu nema su ziyarci www.policerecruitment.gov.ng domin cikewa da ƙaddamar da fom ɗin kan layi.

Ya zama dole ga duk masu nema su sake duba bayanan da aka cika akan fom ɗin kan layi kafin shigar da komai, domin guje wa kuskure da tabbatar da cewa sun yi daidai.

Bayan cikawa da abubuwan da a ka cike fom ɗin, masu nema dole ne su buga fom ɗin su na kan layi, fom ɗin garanto na wanda zai tsaya maka, kuma su gabatar da iri ɗaya a wuraren aikin tantance ma’aikata na jarabawar.

Za a buɗe shafin na tsawon makonni shida daga Litinin na watan Nuwamba 29, 2021 zuwa Litinin, watan Janairu 10, 2022.

Bayan kammala aikace-aikacen, za a gayyaci masu neman, domin yin gwajin jiki daga watan Janairu 10 zuwa 24 ga Janairu, 2022.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp