fidelitybank

Rundunar Sojin Ƙasa ta yaye sojoji mayaƙa 525

Date:

A yau Litinin ne Rundunar Sojin Ƙasa ta yaye sojoji mayaƙa 525 waɗanda za a kakkai su zuwa bataliyoyi daban-daban a faɗin ƙasar nan.
Da ya ke jawabi a yayin bikin yaye sojojin a sansanin horon sojoji da ke Kachia a Jihar Kaduna, Shugaban Rundunar Sojin Ƙasa na Ƙasa, Laftanal Janar Faruk Yahya ya baiyana cewa Nijeriya ta samu kayan yaƙi domin samun nasarar yaƙi da rashin tsaro.
Ya kuma yi kira ga  dakarun da su jajirce su ga sun kare kayan yaƙin da ga ɓatagari.
Ya ce an tsara horon sojin ne karo na 80 tare da ɗaukar sojoji masu jini a jika domin koya musu ƙwarewa domin a samu rundunoni masu ƙarfi.
Shugaban ya ƙara da cewa horon Ya sakawa sabbin sojin ƙaimi, ƙwarewa da kuma laƙantar yaƙi da a ke buƙata wajen aiwatar da aikin soja daban-daban da a ke bukata wajen kare Nijeriya.
Ya yi kira ga sojin da a ka yaye da su dage su yi amfani da horon da su ka samu a duk inda su ka tsinci kan su a filin daga domin kare ƙasa Nijeriya.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp