fidelitybank

Rundunar soji ta yaye matasa 98 a kan horon tattara bayanan sirri

Date:

A yunƙurinta na daƙile ayyukan ‘yan fashin daji a Kudancin Kaduna, rundunar Operation Safe Heaven ta sojojin Najeriya ta yaye matasa 98 wadanda ta baiwa horo kan tattara bayanan sirri da leƙen asiri.

Yayin bikin yayewar da ya gudana a Selkwatar runduna ta 7 a Kafanchan a yau Laraba, matasan sun kammala horon cikin nishaɗi, a cewar sanarwar da Manjo Ishaku Takwa ya fitar.

Da ya ke yi wa matasan jawabi, Kwamandan rundunar Operation Safe Heaven, Manjo Janar Ibrahim Ali, ya ce, “Ku guji ɓangaranci kuma ku gudanar da ayyukanku ba tare da tsoro ko alfarma ba”.

Ya kuma ce, an zaɓo matasan ne daga ƙabilu bakwai mafiya girma a ƙananan hukumomin Kafanchan da Kauru da Kaura da Jema’a.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp