fidelitybank

Rundunar Soji ta saki sojan da ta amince da yin aure

Date:

Rundunar Sojin Najeriya ta saki wata Soja mai suna Sofiat Akinlabi da a ka tsare bayan wani namijin kokarin da ta yi a sansanin horar da matasa masu yi wa kasa hidima a jihar Kwara.

Kakakin rundunar sojin Najeriya, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu ne ya tabbatar da hakan a ranar Asabar.

Ya ce, “Zan iya tabbatar muku da cewa an ba da umarnin a saki sojan, kuma ya ji dadin bikin Kirsimeti tare da ‘yan uwa da abokan arziki tare da yi mata gargadi mai tsanani da kada ta sake yin irin wannan abu.”

Idan dai za a iya tunawa, rundunar sojin ta yi ikirarin cewa an tsare sojan ne, saboda ya saba wa dokokin soji da su ka haramta nuna soyayya ga jama’a da wani ma’aikacin jami’an tsaro.

Mai magana da yawun rundunar sojin wanda ya tabbatar da kamen makonnin da suk a gabata ya kara da cewa sojan ta saba ka’idojin rundunar sojin Najeriya kan yadda jami’an sojin ke gudanar da ayyukansu a lokacin da a ka tura su bakin aiki.

Nwachukwu ya ce ba a sa ran sojan macen za ta kasance da wata alaka mai ban sha’awa da wanda a ke horarwa; shiga cikin soyayya yayin da su ke sanye da kayan sawa, sannan kuma ya na da laifin kin bin umarnin rundunar soji na tsaye da kuma umarnin amfani da kafafen sada zumunta.

Tun a baya ne dai a ka ta matsa lamba a kan a saki soja mace wadda ta sumbaci masoyin ta a lokacin da ya amince zai aure ta a sansanin masu yi wa kasa hidima.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp