fidelitybank

Rundunar Soji: A mutunta shawarar sojiyar da za ta yi aure – Falana

Date:

Wata kungiyar farar hula mai suna Women Empowerment & Legal Aid, ta bukaci babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Farouk Yahaya, da ya mutunta shawarar da wata Soja, Private Sofiyat Akinlabi, ta yanke na auren namijin nan da na wajen yi wa kasa hidima da hoton su ya ta karade kafafen sada zumunta.

Shugabar kungiyar, Funmi Falana, a cikin wata wasika da ya aikewa hukumar ta COAS, ta bukaci a gaggauta sakin sojar da hukumomin soji su ka tsare bayan ya amince da auren wani da ba a bayyana sunansa ba a sansanin horar da matasa masu yi wa kasa hidima. Yikpata, Kwara State.

PUNCH ta rawaito cewa, Daraktan hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu, ya ce, Akinlabi ta saba dokar aikin soji ta hanyar baje kolin alakar soyayya inda ya ci alwasin hukunta ta.

Sai dai a cikin wasikar mai suna ‘Request for Selease of Private Sofiyat Akinlabi’, Funmi Falana, ta ce,” matar soja ba ta saba wa dokar ha na aure ba har tsawon shekaru uku”.

Wasikar ta kara da cewa, “Hanyar da jami’an sojan mata ta yi daga yin wani aure na tsawon shekaru uku a kan shiga aikin da bai dace ba ga mazaje na soja ya sabawa ka’ida,” in ji wasikar.

 

 

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp