fidelitybank

Rundunar Soji: A mutunta shawarar sojiyar da za ta yi aure – Falana

Date:

Wata kungiyar farar hula mai suna Women Empowerment & Legal Aid, ta bukaci babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Farouk Yahaya, da ya mutunta shawarar da wata Soja, Private Sofiyat Akinlabi, ta yanke na auren namijin nan da na wajen yi wa kasa hidima da hoton su ya ta karade kafafen sada zumunta.

Shugabar kungiyar, Funmi Falana, a cikin wata wasika da ya aikewa hukumar ta COAS, ta bukaci a gaggauta sakin sojar da hukumomin soji su ka tsare bayan ya amince da auren wani da ba a bayyana sunansa ba a sansanin horar da matasa masu yi wa kasa hidima. Yikpata, Kwara State.

PUNCH ta rawaito cewa, Daraktan hulda da jama’a na rundunar, Birgediya Janar Onyema Nwachukwu, ya ce, Akinlabi ta saba dokar aikin soji ta hanyar baje kolin alakar soyayya inda ya ci alwasin hukunta ta.

Sai dai a cikin wasikar mai suna ‘Request for Selease of Private Sofiyat Akinlabi’, Funmi Falana, ta ce,” matar soja ba ta saba wa dokar ha na aure ba har tsawon shekaru uku”.

Wasikar ta kara da cewa, “Hanyar da jami’an sojan mata ta yi daga yin wani aure na tsawon shekaru uku a kan shiga aikin da bai dace ba ga mazaje na soja ya sabawa ka’ida,” in ji wasikar.

 

 

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp