fidelitybank

Rochas na neman kujerar shugaban kasa a zaben 2023

Date:

Tsohon gwamnan Imo kuma ɗan Majalisar Dattawa, Sanata Rochas Okorocha, ya bayyana sha’awarsa ta tsayawa takarar shugabancin Najeriya a babban zaɓen 2023.

Ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aika wa shugaban Majalisar Dattawa Sanata Ahmad Lawan, inda shi kuma ya karanta ta a zaman majalisar na yau Laraba.

Okorocha wanda ɗan jam’iyyar APC ne mai mulkin Najeriya, shi ne tsohon gwamnan Jihar Imo na baya-bayan nan da ke kudu maso gabashin ƙasar.

Shi ne mutum na baya-bayan nan da ya bayyana aniyarsa ta yin takara a APC a zaɓen da za a gudanar tskanin watan Fabarairu zuwa Maris na 2023.

Sauran waɗanda ke fatan su gaji Shugaba Muhammadu Buhari a APC sun haɗa da jagoran jam’iyyar, Bola Ahmed Tinubu, da Gwamnan Ebonyi David Umahi, da tsohon Gwmnan Abia Sanata Orji Kalu.

Yayin da ake kokarin tunkarar shekarar 2023, wasu daga cikin masu rike da madafun iko a gwamnati da siyasa daban-daban sun fara nuna sha’awarsu na neman ganin jam’iyyun su, sun tsayar da su ‘yan takara a babban zaben 2023.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp