fidelitybank

Rivers: Mun hamramta gidajen rawa da na karuwai a jihar mu – Wike

Date:

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya haramta dukannin gidajen rawa da na karuwai a jihar.

Dailypost ta rawaito cewa, Wike ya ba da wannan umarni ne a birnin Fatakwal a cikin sabon shirinsa na Yesr a Fatakwal a ranar Asabar, Wike, ya haramta gudanar da ayyukan mashahuran wuraren shakatawa na dare da su ka hada da cinikin dare da karuwanci a tituna, musamman kan titin Abacha da titunan da ke kewaye musamman a yankin Casablanca.

A cewar Wike, matakin zai “Dakatar da illolin wannan munanan ayyuka a kan ci gaban tarbiyyar yara da al’umma baki daya.”

Sai dai har yanzu ba a san tsawon lokacin da dokar za ta dore ba, amma tabbas, Gwamnan ya rage kasa da shekaru biyu a kan karagar mulki.

Wike ya kuma umurci hukumomin tsaro a jihar, da su kama tare da gurfanar da duk wanda ke yunkurin karya dokar. Ya ce, za a kafa wata runduna da za ta yi aiki.

Gwamnatin da Gwamna Wike ke jagoranta za ta zo karshe bayan babban zabe a 2023.

 

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp