fidelitybank

Rikicin APC: Uwar Jam’iyar APC ta nesanta kanta da tsagin Shekarau

Date:

Kwamitin tsare-tsare na jam’iyyar APC (CECPC) ya nesanta kansa da bangaren Sanata Ibrahim Shekarau na jam’iyyar a jihar Kano.

Shugaban jam’iyyar na kasa, wanda ya bayyana matsayinsa kan taron da aka ce jam’iyar ta gudanar, ta ce ba ta aike da kwamatin zuwa jihar Kano ba.

Sakataren jam’iyyar APC na kasa CECPC, John Akpanudoedehe, wanda ya bayyana hakan a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai a Abuja ranar Litinin, ya ce, ba ta da wani kwafin hukuncin da babbar kotun Abuja ta yanke wanda aka ce ta amince da bangaren Shekarau.

PlatinumPost ta rawaito cewa an yi takun-saka tsakanin bangaren Shekarau na APC da bangaren zartaswar APC na jihar Kano, karkashin jagorancin shugabanta, Abdullahi Abbas.

Shugaban jam’iyyar APC da aka sani ya na biyayya ga Gwamna Abdullahi Ganduje.

A wata tattaunawa ta daban, Barista Auwwal Ibrahim wanda ya jagoranci tawagar da ta gudanar da taron majalisar wadda ta samar da Abdullahi Abass a matsayin shugaba, ya shaida wa manema labarai cewa taron da Gwamna Ganduje ya halarta ita ce ta sahihanci.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp