fidelitybank

Rikicin APC: Uwar Jam’iyar APC ta nesanta kanta da tsagin Shekarau

Date:

Kwamitin tsare-tsare na jam’iyyar APC (CECPC) ya nesanta kansa da bangaren Sanata Ibrahim Shekarau na jam’iyyar a jihar Kano.

Shugaban jam’iyyar na kasa, wanda ya bayyana matsayinsa kan taron da aka ce jam’iyar ta gudanar, ta ce ba ta aike da kwamatin zuwa jihar Kano ba.

Sakataren jam’iyyar APC na kasa CECPC, John Akpanudoedehe, wanda ya bayyana hakan a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai a Abuja ranar Litinin, ya ce, ba ta da wani kwafin hukuncin da babbar kotun Abuja ta yanke wanda aka ce ta amince da bangaren Shekarau.

PlatinumPost ta rawaito cewa an yi takun-saka tsakanin bangaren Shekarau na APC da bangaren zartaswar APC na jihar Kano, karkashin jagorancin shugabanta, Abdullahi Abbas.

Shugaban jam’iyyar APC da aka sani ya na biyayya ga Gwamna Abdullahi Ganduje.

A wata tattaunawa ta daban, Barista Auwwal Ibrahim wanda ya jagoranci tawagar da ta gudanar da taron majalisar wadda ta samar da Abdullahi Abass a matsayin shugaba, ya shaida wa manema labarai cewa taron da Gwamna Ganduje ya halarta ita ce ta sahihanci.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp